✕ CLOSE Noma Da Kiwo Hotuna Kiwon Lafiya Girke-Girke Sana'o'i Kimiyya da Kere-Kere Ra'ayin Aminiya Ra’ayoyi Rahoto
Sakamakwon Zaben Gwamnonin Najeriya Na 2023 (Alkaluma Daga:INEC)

Ya yi karar surukansa akan sace masa mata

Malam Babangida dan’auta mazaunin Babban Titi a Marabar Jos da ke jihar Kaduna ya ce ya kai karar surukansa saboda sun sace masa mata shekara…

Malam Babangida dan’auta mazaunin Babban Titi a Marabar Jos da ke jihar Kaduna ya ce ya kai karar surukansa saboda sun sace masa mata shekara uku ke nan ya na nemanta sama ko kasa bai ganta ba.