✕ CLOSE Noma Da Kiwo Hotuna Kiwon Lafiya Girke-Girke Sana'o'i Kimiyya da Kere-Kere Ra'ayin Aminiya Ra’ayoyi Rahoto
Sakamakwon Zaben Gwamnonin Najeriya Na 2023 (Alkaluma Daga:INEC)

Za a rusa gidaje dubu goma a garin Mpape a Abuja

Hukumar Birnin Tarayya, Abuja, ta ce ta kammala shirye-shiryen fara rusa gidaje sama da dubu goma da suka saba da ka’idojin gini a birnin.

Hukumar Birnin Tarayya, Abuja, ta ce ta kammala shirye-shiryen fara rusa gidaje sama da dubu goma da suka saba da ka’idojin gini a birnin.