✕ CLOSE Noma Da Kiwo Hotuna Kiwon Lafiya Girke-Girke Sana'o'i Kimiyya da Kere-Kere Ra'ayin Aminiya Ra’ayoyi Rahoto
Click Here To Listen To Trust Radio Live

Mali da Burkina Faso sun mika wa ECOWAS wasikar ficewarsu

Ana kyautata zaton Nijar ta bi bayansu kowanne lokaci daga yanzu.

Kasashen Mali da Burkina Faso sun mika wa kungiyar ECOWAS takardar bukatar ficewarsu a hukumance. Ana kyautata zaton Nijar ta bi bayansu kowanne lokaci daga yanzu.