✕ CLOSE Noma Da Kiwo Hotuna Kiwon Lafiya Girke-Girke Sana'o'i Kimiyya da Kere-Kere Ra'ayin Aminiya Ra’ayoyi Rahoto
Click Here To Listen To Trust Radio Live

NAJERIYA A YAU: Yadda sakacin hukumomin tsaron Najeriya ya hallaka jama’a da dama

Hukumomin tsaron Najeriya na da sanin cewa za a kai wa jirgin kasan Abuja zuwa Kaduna hari.

More Podcasts

Domin sauke shirin, latsa nan

Binciken da kafar sadarwa ta Daily Trust ta gudanar ya gano cewa hukumomin tsaron Najeriya na da sanin cewa za’a kai wa jirgin kasan Abuja zuwa Kaduna hari ranar Litinin din da ta gabata, amma basu dauki matakan dakile harin da ya yi sandiyyar mutuwar ‘yan Najeriya da dama ba.

Daga ina matsalar take?

Saurari asirin da wannan bincike ya tona.