✕ CLOSE Noma Da Kiwo Hotuna Kiwon Lafiya Girke-Girke Sana'o'i Kimiyya da Kere-Kere Ra'ayin Aminiya Ra’ayoyi Rahoto
Click Here To Listen To Trust Radio Live

“‘Yan Arewa Na Ɓata Lokacinsu A Soshiyal Midiya”

An yi wa yankin Arewacin Najeriya nisa wajen samun tagomashi a Soshiyal Midiya.

More Podcasts

Kafafen sada zumunta sun zama farfajiyar baje kolin basira, yayin da takan zame musu hanyar bayyana damuwa da share kokensu. 

Ana yawan buga misali da cewa an yi wa yankin Arewacin Najeriya nisa wajen samun tagomashi a soshiyal midiya.

Shirin Daga Laraba na wannan mako ya duba dabarun da masu amfani da shafukan za su bi wajen  ganin sun amfana yadda ya kamata.

Domin sauke cikakken shirin, latsa nan