More Podcasts
Domin sauke shirin latsa nan
Yafe wa tsohon Gwamnan Taraba Jolly Nyame da na Filato Joshua Dariye ya janyo ce-ce-ku-ce a tsakanin ’yan Najeriya.
Abin da da dama ke kallo shi ne irin kudaden da wadannan bayin Allah suka salwantar a lokacin da suke kan karagar mulki.
Mene ne abin da doka ta ce danagne da yafe wa wanda ya zalunci al’umma da dama?